

Tawagar gwamnatin tarayya ta kai wa mai martaba sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero ziyarar ta’aziyyar rasuwar Alhaji Bashir Usman Tofa. Tawagar na ƙarƙashin jagorancin ministan...
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasar Najeriya a jam’iyar NRC, Alhaji Bashir Usman Tofa ya rasu. Marigayin ya rasu da asubahin ranar Litinin bayan wata gajeriyar rashin...
Tsohon ɗan majalisar wakilai mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙiru da Bebeji Abdulmuminu Jibrin Kofa ya tabbatar da cewa Bola Ahmed Tinibu zai tsaya takarar shugabancin Najeriya...
Iyalan Alhaji Bashir Usman Tofa sun musanta labarin rasuwarsa da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta. Ɗaya daga cikin makusantansa Alhaji Ahmed Na’abba ne ya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, a shekarar 2022 za ta fi mayar da hankali wajen magance matsalar bahaya a sarari. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta gargaɗi matasa da su guji wuce gona da iri a yayin bukukuwan sabuwar shekara. Babban kwamandan hukumar Shiekh Harun Muhammad...
Hukumar tace fina-finai da ɗab’i ta jihar Kano ta buƙaci iyaye da su lura da yadda yaran su ke amfani da wayoyin salula. Shugaban hukumar Isma’ila...
Matuka babauran adaidaita sahu a jihar Kano za su tsunduma yajin aiki. Matakin na su ya biyo bayan ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana da...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta ƙasa mai zaman kanta IPMAN reshen jihar Kano ta ce, ƙarancin man fetur da aka samu a kwanakin nan yana da...
Ɗan kadan Kano kuma Dan majen Gwandu Alhaji Bashir Ibrahim Muhammad ya buƙaci al’umma da su riƙi zumunci a matsayin abinda zai ƙara kyautata alaƙarsu da...