

Wani kwale-kwele ɗauke da ɗaliban makarantar Islamiyya ya nutse a ƙaramar hukumar Ɓagwai. lamarin ya haifar da mutuwar ɗalibai 10 yayin da sama da ɗalibai 30...
Gwamnatin Kano ta ce za ta ɗaukaka kara a kan hukuncin da kotu a Abuja ta yi na rushe zaɓen tsagin gwamna Ganduje da aka yi...
Wata babbar kotu a birnin tarayya Abuja a ranar Talata, ta nemi gwamnatin jihar Kano da ta nemi afuwa a wajen tsohon sarkin Kano Malam Muhammad...
Wata kotun tarayya da ke Abuja ta rushe zaben da aka yiwa shugaban jam’iyya APC tsagin gwamnan Kano Dakta Abdullahi Ganduje. Tsagin gwamna Ganduje dai Abdullahi...
Hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa ta alaƙanta talauci da annobar corona a matsayin abinda ya ta’azzara cin zarafin ɗan adam. Shugaban hukumar shiyyar Kano...
Gwamnatin tarayya ta yiwa kwamitin kula da harkokin ciyarwar ɗalibai a jihar Kano garambawul. Ta yadda a yanzu zai bada dama wajen sanya idanu sosai a...
Allah ya yiwa sarkin tsaftar Kano Alhaji Ja’afaru Ahmad Gwarzo rasuwa. Guda daga cikin ƴaƴan sa mai suna Asma’u Ja’afaru ta tabbatar da rasuwar sa yayin...
Masanin siyasa a jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, gazawar gwamnati ne rashin samarwa da al’ummar ta ruwan sha. A cewar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zai yi wahala a samar da ruwan sha a kowane lungu da saƙo na jihar. Shugaban hukumar bada ruwan sha ta...
Al’ummar yankin Guringawa a ƙaramar hukumar kumbotso anan Kano sun wayi gari da ganin gawar wata mata a cikin kango. Tun da fari dai wasu yara...