

Ɗan Jaridar nan Ja’afar Ja’afar ya ce, zai bada kuɗin da Gwamna Ganduje ya ba shi ga shirin Inda Ranka na Freedom Radio domin tallafawa marasa...
Matashiyar nan Zainab Aliyu Kila da ta taɓa zaman gidan kaso a ƙAsar Saudiyya sakamakon zarginta da safarar ƙwayoyi ta zama jami’ar hukumar hana sha da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ƙananan hukumomi 10 sun daina fuskantar Matsalar bahaya a sarari. Babban sakataren ma’aikatar muhalli Adamu Abdu Faragai ne ya bayyana haka...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za a yiwa yara sama da miliyan biyu rigakafin kyanda a faɗin jihar. Kwamishinan Lafiya Dakta Kabiru Ibrahim Tsanyawa ne ya...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya biya ɗan jaridar nan Ja’afar Ja’afar Naira dubu ɗari takwas saboda ɓata masa lokaci. A ranar Juma’ar nan...
Masanin muhalli kuma shugaban kwalejin koyar da harkokin tsafta da lafiya anan Kano ya alakanta talauci da cewa, shi ne ya sanya al’umma ke yin bahaya...
Kotun shari’ar Musulinci mai lamba daya dake nan Kano ta rantsar da wata uwa da ɗan ta da Alkur’ani mai girma saboda zarginsu da laifin ɓatawa...
Hukumar kula da asibitoci masu zaman kansu ta jihar Kano PHIMA ta rufe wani asibiti mai zaman kansa mai suna Al-ziyadah clinic da ke unguwar Naibawa...
Fadar shugaban ƙasa ta ayyana rashin marigayi Alhaji Sani Ɗangote a matsayin rashin da Najeriya ta yi ba wai iya Kano ba. A cewar fadar marigayin...
Masarautar Ƙaraye ta janye dakatarwar da ta yiwa Dagacin Madobawa a ƙaramar hukumar Ƙaraye Alhaji Shehu Musa. An janye dakatarwar ne bayan da kwamitin da aka...