

Da tsakiyar ranar Alhamis ne gobara ta tashi a kamfanin da ke sarrafa shinkafa a unguwar sharaɗa da ke Kano, wanda yayi sanadiyyar lalata injin da...
Masarautar Ƙaraye ta yi Allah wadai da wani labari da ake yaɗawa a kafar sada zumunta cewar wai ƴan ta’adda daga jihohin Katsina da Zamfara sun...
Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi manoman jihar da su guji yin amfani da dagwalon masana’antu a matsayin taki a gonakinsu. Kwamishinan Muhalli, Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai ta ƙasa NBC ta ce duk wanda bai mallaki sabuwar akwatun zamani ta Free TV zai Daina kallon tashoshin yaɗa...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-adama ta ƙasa NAPTIP ta ce daga watan Janairu zuwa na Oktoba na shekarar 2021 ta samu nasarar ceto ƙananan yara sama...
Hukumar kula da makarantun islamiyya da na tsangaya a jihar Kano ta yi kira ga al’umma da su riƙa talafawa makarantun. Hukumar ta buƙaci hakan musamman...
Gwamnatin jihar Kano za ta sake nazartar kwamitin da ke kula da tsaftar kasuwannin jihar a wani mataki na inganta tsaftar muhalli a kasuwannin. Kwamishinan muhalli...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta shirya tsaf don ƙulla alaƙa da ƙasar Denmark domin sarrafa shara ta zamo dukiya. Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje...
Hukumar KAROTA ta kori wani jami’inta mai suna Jamilu Gambo. Shugaban hukumar Baffa Babba Ɗan-agundi ne ya bada umarnin korar jami’in sakamakon kama shi da laifin...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya cire mai unguwar Ƙofar Ruwa B Malam Haruna Uba Sulaiman daga matsayinsa. Mai martaba sarkin ya tube...