Matuka babauran adaidaita sahu a jihar Kano za su tsunduma yajin aiki. Matakin na su ya biyo bayan ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana da...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta ƙasa mai zaman kanta IPMAN reshen jihar Kano ta ce, ƙarancin man fetur da aka samu a kwanakin nan yana da...
Kungiyar CISLAC mai sanya ido a kan ayyukan majalisun dokoki da yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ta zargi rundunar tsaro ta kasa DSS...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya musanta nuna goyon bayansa ga kowane tsagin shugabacin jam’iyyar APC na Kano. A wata sanarwa da mai magana da yawunsa Malam...
Wasu daga cikin ministoci da mataimakan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari sun kamu da cutar corona. Cikin waɗanda suka kamu da cutar sun haɗa da ministan yaɗa...
Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta rufe wasu banɗakunan haya guda biyu a kasuwar Ƴankaba saboda rashin tsafta. Kotun ta yanke hukuncin ne ƙarƙashin...
Ana fargabar hatsarin mota a Katsina ya hallaka liman da wasu matasa kimanin bakwai ƴan unguwar Kurna ta jihar Kano. Mai unguwar Kurna Tudun Bojuwa, Kwaciri...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta musanta rahoton cewa ta gayyaci Sarauniyar Kyau Shatou Garko da iyayenta. Babban Daraktan Hukumar Dr. Aliyu Musa Aliyu Kibiya ne...
Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta tabbatar da rushe zaɓen shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano da ɓangaren gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gudanar. Alkalin...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za a kammala aikin Dam ɗin Ƴansabo da ke karamar hukumar Tofa a farkon shekarar 2022. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim...