Babban Sufeton ‘yan sandan kasar nan Kayode Egbetokun, ya ba da umarnin janye jami’an ‘yan sandan ko ta kwana na kwantar da tarzoma wato MOPOL daga ...
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayar da umarnin kwace wasu gidaje da filaye wadanda gwamnatin baya ta raba a cikin harabar makarantu a jihar. ...
Wasu masu gudanar da sana’o’i a unguwar Badawa yankin Agangara da ke Karamar Hukumar Nassarawa a Kano, sun nemi daukin gwamnatin Kano karkashin jagorancin gwamna Injinya...
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya bukaci manyan Najeriya da su iya bakin su tare da kauce wa yin duk abinda zai haddasa barkewar rikici...
Hukumar Jin Dadin alhazai ta Jihar Kano ta fara rabon kayayyakin aikin Hajjin bana ga maniyyata da za su tafi kasa mai tsarki. Shugaban hukumar Alhaji...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya bayan da ya kammala ziyarar aiki ta kusan makonni uku a nahiyar Turai, inda ya gudanar da...
Fadar shugaban kasa ta ce, shugaba Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a yau Litinin bayan kwashe kusan mako uku da yin balagura. Mai magana...
Hukumar Tsaro ta Civil Defence NSCDC shiyyar jihar Jigawa, ta bayyana cewa ta baza jami’anta su 950 a fadin jihar a kokarin ta na tabbatar da...
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya rantsar da kwamatin da zai tsara yadda za a gudanar da kidayar jama’a. Shugaban, wanda shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi...
Gwamnatin jihar Jigawa, ta umarci jami’an tsaro mata da su rika sanya hijabi yayin da suke bakin aiki. A wata sanarwa da ta fitar a baya-bayan...