Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Faris na ƙasar Faransa zuwa birnin Durban na ƙasar Afrika ta Kudu. Shugaban zai je Afrika ta Kudu ne...
Gwamnatin Kano za ta saya wa Malami Abduljabbar Kabara litattafan Sahihul Bukhari da Muslim. Yayin zaman shari’ar na yau a babbar kotun shari’ar Musulunci mai lamba...
Kotu ta umarci wasu ƴan sanda biyu a Kano da su biya diyyar miliyan 50 ga iyalan wani matashi da suka yi sanadiyyar ajalinsa. Babbar kotun...
Babbar Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ƙarkashin jagorancin mai shari’a Okon Abang, ta zartar da hukuncin ɗaurin shekaru 61 ga tsohon shugaban kwamitin gyaran fansho...
Bayan shafe sama da shekara guda a ranar Alhamis gwamnatin jihar Kaduna ta dage dakatarwar da ta yi wa wata makaranta mai zaman Kanta dake Unguwan...
Cibiyar kula da yanayin dausayin kasa ta Najeriya, ta horas da ma’aikatan gona da manoma kan tafiyar da yanayin kasa a Najeriya. Yayin bada horon shugaban...
Ƙasashen Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa sun bi sahun kawayensu na ƙasashen yamma wajen kira ga sojin ƙasar Sudan da suka karbe iko da su gaggauta...
Gwamnatin tarayya ta ce, Najeriya ba ta cikin jerin ƙasashen da ake cin zarafin ƴan jarida a yanzu. Ministan shari’a kuma atoni janar na ƙasa Abubakar...
Shugaban kasa muhammadu Buhari ya ce, Najeriya za ta iya kawo karshen matsalolin gurabatar yanayi nan da shekarar 2060. Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa...
Gwamnatin tarayya ta ce samar da sabuwar manhajar tashoshin kallon talabijin kyauta ta zamani zai bunƙasa al’adun al’ummar Najeriya. Ministan yaɗa abarai da raya al’adu Alhaji...