

Majalisar dokokin Jihar Kano ta bukaci gwamatin jihar Kano da ta gina titin da ya tashi daga Sabon Birni a garin Getso zuwa garin Tabanni da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta sahale wa gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya kara nada sabbin masu ba shi shawara guda 10 kamar yadda gwamnan ya...
Jaridar Internet ta Kano Focus ta bada horo na musamman ga yan jarida kan bibiyar Labarai ta kafafan sada zumunta a nan Kano. Taron wanda aka...
Kungiyar Kwallon kafa ta Jigawa Golden stars , ta samu galaba akan takwarar ta Wikki Tourist dake jihar Bauchi a wasan firimiya na kasa mako na...
Mai martaba sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu, ya ja kunnan iyaye wajen tabbatar da suna sauke nauyin da All- subhanawu-wata’ala ya dora a kansu...
Wani lauya a nan kano, Barista Sale Muhammad Turmuzi, ya ce, jama’a suna da ‘yancin yin kiranye ga wakilansu da ke jiran hukuncin kotu, bayan daukara...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajantawa al’ummar kauyen Garkida na jihar Adamawa da kungiyar Boko Haram ta kaiwa hari. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci masu sana’ar sayar da magungunan dabbobi ta jiha da su maida hankali wajen gudanar da kasuwancin su bisa doka da oda....
Cibiyar nazarin harkokin bankuna da kudi a musulince ta jami’ar Bayero, ta ce da yawa daga cikin kudaden da mutane suke kashewa a wannan lokacin suna...
Note: Ana cigaba da sabinta wannan shafi, ku cigaba da bibiya Dalibai guda dari 786 ne jami’ar tarayya ta Dutsen jihar Jigawa, ke bikin yayewa a...