

Shugabar Sashin kula da ingancin abinci mai gina jiki a ma’aikatar lafiya ta jihar Kano, Hajiya Halima Musa Yakasai, ta ce jihar Kano ce tafi kowacce...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA ta kama gubatacciyar Fulawa sama da Tirela uku a kasuwar Singa da ake sayarwa mutane...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano tare da hadin gwiwar gidauniyar inganta ayyukan jami’an tsaro NPP yanzu haka suna gabatar da taron wayar da kan ga mata...
Shugaban hukumar kula da Asusun Fanshon ‘yan sanda Hamza Sule Wuro-Koki ya ce jami’an ‘yan sanda da suke shirin yin retaya a wannan shekarar su mai...
A ranar Asabar din data gabata ne aka gudanar da bikin bada kyautar bajinta ta FILM FARE AWARDS ga jarumai da masu harkokin Fina-finai a masana’antar...
Yan wasan tsalle -tsalle da guje -guje na kasar nan ,sun bukaci da hukumar wasannin ta kasa Athletic federation of Nigeria wato AFN, da ta biyasu...
Kungiyar masu kamfanonin sarrafa shinkafa da takwararsu ta ‘yan kasuwa sun sha alwashin yin duk me yiwuwa don ganin farashin shinkafa ya sauko a nan jihar...
Jami’ar Kimiyya da fasaha dake garin Wudil (KUST) ta bukaci al’ummar kasar nan da su yi riko da sana’oin noma da ta yadda hakan zai bunkasa...
Da tsakar ranar yau Talata 18 ga watan Faburairu ne wani magidanci dan asalin garin Jalingo babban birnin jihar Taraba ya ziyarci tashar Freedom Radio Kano...
Wani dan asalin Jihar Zamfara mai suna Ibrahim Ibrahim da ke fuskantar hukuncin kisa a kasar Saudi Arebiya ya shaki iskar ‘yan ci bayan da sake...