

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, jihar za ta dauki likitoci aiki dai-dai daga kananan hukumomi 44 na jihar, don bunkasa yanayin kiwon...
Kungiyar masu masana’antu ta kasa MAN ta bayyana cewar karin kudaden haraji da gwamnati ta yi a yan kwanakin nan na iya haddasa barazanar durkushewar masana’antu...
Gwamnatin tarayya ta yi alkawarin fito da sabbin dabaru na yaki tare da shawo kan cutar zazzabin Lassa, ta hanyar bude dakunan gwaje-gwaje wato Laboratory, da...
Wata kungiyar mai rajin wayar da kan jama’a kan yadda za su yi amfani da shafin Intanet ta kyakkyawar hanya mai suna Smart clicks and initiate...
Rundunar yan sandan a jihar Jigawa sun kama wata uwa mai shekaru goma sha takwas wanda basu bayyana sunanta ba da zargin kashe jaririnta da ta...
Kungiyar jama’atu Izalatil Bidi’a Wa’ikamatissunnah mai shalkwata a Kaduna ta bayyana cewa ko kadan batayi na damar zaben shugaban kasa Malam Muhammadu Buhari ba. Shugaban kungiyar...
Daga Aminu Halilu Tudun Wada Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya aza harsashin kaddamar da fara ginin kotun daukaka kara wato appeal court na...
Daga Shamsu Da’u Mataimakin shugaban jami’ar Yusuf Maitama Sule yayi kira ga kungiyoyin tsofaffin dalibai da suyi hobbasa wajen taimakon karatun mata tare da samar da...
Mai martaba sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu ya ja hankalin mutane da suke kalubalanta magangannu da yake kan kare hakkin mata, da su koma...