

Jami’an da ke aiki a sashin Operation Puff-Adder ne dai suka samu nasarar kame mutumin, wanda a kwanakin baya ya take wani jami’in hukumar kula da...
A yau ne kotun daukaka kara ta Kaduna za ta bayyana hukuncin da ta yanke kan karar da dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin jam’iyyar PDP,...
Matashiyar jarumar fina-finan hausa Zulihat Ibrahim wacce aka fi sani da ZPreety ta caccaki masu amfani da kafafan sada zumunta wadanda ake kira da ‘yan soshiyal...
Ministan aikin gona da raya karkara Alhaji Sabo Muhammad Nanono, ya ce, ma’aikatar aikin gona na yin kokari tare da hadin gwiwar majalisar kasa domin samar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta sabunta yarjejeniyar tallafin karatu na tsawon shekaru biyar da kasar Faransa. Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ne ya...
Wani malami a jamiar Bayero da ke nan Kano, farfesa Mustapha Bichi, yace, kaso tamanin na dalibai da ke kammala karatu a jami’oi da sauran makamantun”gaba...
Daliban kasar nan dubu goma sha uku da dari hudu da ashirin da uku da kekaratu a kasar Amurka sun tallafawa tattalin arzikin kasar da akalla...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta alakanta matsalar mace-macen Aure a yanzu da rashin sauke hakkin da Allah ya dorawa mazajen ta bangaren kula da yalansu....
Babbar kotun jihar Kano ta rushe nadin da gwamnatin jihar Kano ta yi na karin masarautun yanka hudu da gwamnatin jihar Kano ta yi ‘yan watannin...
A jiya ne ma’aikatar muhalli da tawagar ma’aikatar Muhalli ta kasa da kamfanin da zai gudanar da aiki matatar dagwalon masana’antu da kamfanonin fata na rukunin...