Jamian tsaro na DSS dake tsaron mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo sun daki wani danjarida dake aiki a fadar ta shugaban kasa wanda ke daukar...
Fasinjoji sun shiga halin-ni ‘ya-su bayan da wani tsuntsu ya kawo tsaiko wajen tashin su anan jihar Kano Shigar wani tsuntsu cikin jirgin Saman Ethiopian airline...
Wani mutum da ake kira da Ibrahim ya kashe wani bawan Allah da ake kira da Auwal Hussain saboda haske budurwarshi da fitilar cocila yayin da...
Wani matashi da ake kira da loba boy ya fada tarkon masu damfara a facebook, inda sukayi amfani da hotunan baturiya suka bude shafi da kuma...
Lauyoyin Kare hakin dan Adam na cigaba da Bincike akan matashin nan da “yan sandan madobi suka doka har ta kai ga ya dukan yayi sanadiyyar...
A halin da ake cikin gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ya sauya harshe zuwa harshen hausa yana mai cewa ya zama wajibi ya bayyana yadda kushin daftarin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa wato EFCC , reshen jihar Kaduna ta mika motoci guda hudu da ta kwato daga hannun wasu hukumomin jami’ar...
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya isa majalisar dokoki don gabatar da daftarin kudirin kasafin kudin badi. Gwamnan Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya isa harabar...
Kwamishinan mata ,walwala da cigaba ta jihar Kano Dr Zahra’u Muhammad Umar ta sha alwashin kawo karshen matsalar shaye-shayen kwayoyi da cin zarafin mata, da kuma...
Babban kwamandan hukumar kiyayye hadura ta kasa FRSC Mr Boboye Oyeyemi ya yi kira ga gwamnan jihar Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje da ta kafa cibiyar...