

Shugaban karamar hukumar Ungogo Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya amince da nadin manyan masu bashi shawara guda ashirin. A cikin wata sanarwa mukaddashin sakataren karamar hukumar...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce ba zai amince a yi masa allurar rigakafin cutar corona ba duk kuwa da cewa sauran takwarorinsa gwamnoni sun...
Ƴan bindiga sun hallaka mutum biyu tare da yin garkuwa da mutane biyu a ƙaramar hukumar Rano. Ƴan bindigar sun afkawa wasu ƙauyuka a ƙananan hukumomin...
Zauren haɗin kan malamai da ƙungiyoyi na jihar Kano ya ce, har yanzu malamai suna nan a kan tuhumar da suke yiwa Sheikh Abduljabbar Kabara. Hakan...
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wannan jawabi ne lokacin da ya jagoranci wata tawaga ta musamman zuwa gidan gwamnatin jihar Delta da ke garin...
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da cewa jami’an tsaro sun samu nasarar kama wani soja da budurwarsa wadanda ake zargin suna samarwa ‘yan bindiga makamai da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci sabbin hafsoshin tsaron kasar nan da su yi duk me yiwuwa wajen kawo karshen ayyukan ‘yan ta’adda a kasar nan...
Malamin nan Sheikh Abduljabbar Nasir Kabara ya yi watsi da shirin dakatar da muƙabala da kotu ta bada umarnin. Malam Kabara ya bayyana hakan ne, ta...
Malamin nan Dr. Rabi’u Umar Rijiyar Lemo limamin masallacin Jumu’a na Imamul Bukhari da ke rijiyar Zaki ya yi martani kan hukuncin kotu na dakatar da...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, zai yi biyayya ga umarnin kotu na dakatar da shirin Muƙabalar malamai. Gwamnan ya bayyana hakan ne...