

Daliban da ke rubuta jarrabawar kammala babbar sakandire ta NECO a kasar nan, sun koka kan yadda aka fitar da sanarwar dage jarrabawar a ranar Larabar...
Hukumar gyaran titina ta Kasa (FERMA) ta ce zata ci gaba da shinfida sababbin tituna tare da gyaran titinan da suka lalace a fadin Kasar nan....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ga baiken mutanen dake tayar da zaune tsaye a kasar da cewa suna da wata boyayyiyar manufar da suke so su...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-adama ta ƙasa NAPTIP, ta ce iyaye ne ke bayar da babbar gudunmawa wajen azabtar da ƙananan yaransu ta hanyar tura su...
Majalisar kula da addinai ta kasa NIREC karkashin jagorancin mai alfarma sarkin musulmai Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar na III, da kuma shugaban kungiyar kirstoci ta kasa...
Shugaban kwamitin kula da harkokin soji na majalisar dattijai Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya yiwa al’ummar kasar nan bayani kan matakan...
Majalisar wakilai ta koka kan karancin kasafin kudaden da gwamnatin tarayya ke warewa ma’aikatar kimiyya da fasaha don gudanar da ayyukan su. Shugabar kwamitin majalisar kan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero da yammacin jiya Talata a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja. Hakan na...
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan kudaden Ariya ga kungiyoyin Jami’oi ta NASU da kuma mambobin kungiyar ma’aikatan jami’oi ta SSANU. Hakan na cikin wata sanarwa...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya taya tsohon gwamnan jihar Rabi’u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 64 a duniya. Mai taimakawa gwamna Ganduje kan kafafan sada...