Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan da suka sanya Garba Gafasa ya musanta rade-radin ya sauya sheka

Published

on

Tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Kano Abdul’aziz Garba Gafasa ya musanta rade-radin da ke yawo cewa, shi da wasu mambobin majalisar ‘ya’yan jam’iyyar APC guda goma sha hudu, za su sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP.

Abdul’aziz Garba Gafasa ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da shi ta wayar tarho.

A cewar-sa, kamar yadda jama’a ke ta yada rade-radi a kafafen yada labarai game da batun, haka shima ya samu labarin da ya ce bashi da tushe ballanta makama.

A jiya litinin dai Abdul’aziz Garba Gafasa, mamba mai wakilta karamar hukumar Ajingi, ya aikawa majalisar da wasikar sauka daga mukaminsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!