

Majalisar zartaswa ta kasa amince da ware naira Biliyan 8 da miliyan 49 don sayawa hukumar dakile yaduwar cututtuka ta kasa NCDC kayayyakin gwajin cutar Covid-19...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tuhumi hafsoshin tsaron kasar nan kan hanyoyin da ‘yan bindiga a arewa maso gabashin kasar nan ke bi wajen samun makamai...
Wasu ma’aikata da ke cikin uwar kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar Gas ta kasa “PENGASSAN’ wadanda suke aiki a ma’aikatar man fetur ta kasa da...
An kammala taro kan harkokin tsaro tsakanin shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnonin kasar nan wanda aka fara a jiya Talata tare da cimma yarjejeniyar samar...
Shugaban hukumar yaki da fasa kauri ta kasa, Muhammad Babandede ya kafa wani kwamitin kwararru da zai yi yaki da masu fasakwauri a kasar nan. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagorantci taron majalisar zartaswa ta kasa a yau Laraba, wanda aka gabatar ta kafar Internet. Kafin fara taron sai da mahalratrsa...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke ƙofar kudu a nan birnin Kano, ƙarƙashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ya yanke hukuncin jefewa ga wani tsoho ɗan...
Gwamnatin jihar Sokoto tare da hadin gwiwar Bankin duniya da gwamnatin tarayya sun bada aikin kwangila na samar da tsaftacen ruwan sha a waje da cikin...
Darakta janar na hukumar dake kula da asibitocin jihar Kano Dr. Nasir Alhassan Kabo ya ja hankalin asibitoci da cibiyoyin lafiya dake sassan jihar nan da...
Bulaliyar majalisar jihar Nasarawa Mohammed Muluku ya bayyana in horar da ‘yan sanda a karamar hukumar Eggon a jihar zai shawo kan matsalar tsaro da ya...