

Majalisar dinkin duniya ta shawarci gwamnatin tarayya da ta tabbatar da cewa ta dauki matakan da suka kamata don kare dalibai daga kamuwa da cutar corona,...
Gwamnatijn Jihar Kano zata fara kwashe almajirai da ke barace-barace a kan danjoji fadin jihar nan, baya ga bai wa alaranmomin wa’adin kwanaki Arba’in, da su...
Cibiyar daikile yaduuwar cututtuka ta kasa NCDC ta ce a jiya Talata an samu Karin masu dauke da cutar a kasar nan da aywan su ya...
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan naira biliyan ashirin hakkokin likitoci da ma’aikatan lafiya dake gaba-gaba wajan yaki da cutar corona a fadin kasar nan. Ministan...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe gawurtaccen dan fashin nan mai suna Terwaza Akwaza da ya addabi al’ummar jihar Benue. A jiya talata ne...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta janye zanga-zangar lumana da ta yi niyyar gudanarwa a Jihar Rivers sakamakon cimma yarjejeniyar da kungiyar ta yi da gwamnatin...
Gwamantin tarraya za ta rufe daukan ma’aikata na wucin gadi karkashin hukumar samar da aikin yi ta kasa, a ranar Ashirin da daya ga watan da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Jigawa SEMA ta ce a kalla mutane ashirin ne suka rasa rayukan su yayin da gidaje da gonaki sama da...
Kungiyar dake rajin kare hakkin musulmi ta (MURIC) ta bukaci da a samar da kotu ta musamman da zata rika shari’ar ayyukan da suka shafi cin...
Kamfanin rarraba wutar lantarki a jihohin Kano da Jigawa da Katsina KEDCO ya ce, karin farashin wutar lantarki an yi shi cikin tsari, kuma baya nufin...