

Kakakin rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano DSP Adullahi Haruna Kiyawa ya shedawa Freedom Radio cewa, sojoji uku na hannun su sakamakon wata hatsaniya da ta...
A jiya ne sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar ya sanar da cewa ya rushe majalisar masarautar sa saboda wasu dalilai. Sarkin ya jaddada aniyarsa ta fadada...
Alummar Unguwannin Zawaciki da Unguwar Kwari-sume sunyi fitar dango dangane da halin da suka tsinci Kansu sakamakon karyewar wata Gada wadda take ratsa unguwannin dake kusa...
Kungiyar manoman Tumatir ta kasa ta ce nan ba da dadewa ba, kasar nan za ta daina dogara da Tumatirin da ake shigo da shi daga...
Da tsakar ranar yau ne wata hatsaniya ta barke tsakanin wasu jami’an sojoji da na ‘yan KAROTA a kan kwanar kasuwar Sharada inda kuma aka baiwa...
Sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na biyu ya rushe majalisarsa bayan kammala wata ganawa da duk masu rike da mukamai a Masarautar. Babban dan majalisar Sarkin...
Hukumar da ke lura da harkokin sadarwa ta kasa NCC ta sha alwashin lalubo hanyar da za’a saukaka kudin da ake cira ga masu amfani da...
Matashiyar nan da ake zargin mahaifinta ya garkame su da sanya musu sasari da sarka a kafa tare da dan uwanta wanda rai yayi halin sa...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya aike da ta’aziyyar sa ga iyalan uwargidan marigayi Abubauakr Tafawa Balewa tsohon firaministan kasar nan Hajiya Aisha Jummai Abubakar Balewa wace...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar gida Najeriya don halatar taron zuba jari na Future Investment Iniatiative a birnin Riyad na kasar Saudiya mai taken ‘’Menene...