Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON ta rage naira dubu 51, 170 a cikin kudaden da ta ayyana tun da fari a matsayin kudin aikin hajji...
Mataimakin Shugaban asibitin koyarwa na Aminu Kano Farfesa Abdurrahman Abba Sheshe ya ja hankalin Gwamnatin jihar Kano wajen kara kaimi ta fuskar daukar sabbin ma’aikatan lafiya...
An haifi marigayi Dr. Mamman Shata a shekarar 1923 a Jihar Katsina a garin Musawa yayi kaura zuwa garin kano ya kuma rasu a ranar 18...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa INEC farfesa Attahiru Jega ya karyata rade-raden da ake yadawa kan akwai runbon adana bayanai a yayin da yake...
Shugaban kwamitin dake kula da al’amuran kwadago da nagartar aiki Sanata Abu Ibrahim ya ce ana samun karuwar yawan kai hare-hare da ‘yan bindiga a jihar...
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu ya sanar da cewar ya kori kwamishinonin 3 dake kunshin gwamnatin sa yayin da nada wasu mutum 5 a matsayin sababbin...
Gwamnan jihar Taraba Darius Ishaku, ya sanya dokar takaita zirga-zirga a garin Jalingo babban birnin jihar biyo bayan wani rikicin kabilanci da ya barke a garin...
Kotun koli ta ware ranar biyar ga watan gobe na Yuli a matsayin ranar da zata yanke hukunci kan karar da dan takardar gwamnan jihar Osun...
Wasu hare-haren Bam wanda ake zargin ‘yan kungiyar Boko Haram ne suka kai su, sun yi sanadiyyar mutuwar mutane 30 a yankin Konduga da ke jihar...
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya yace jihohi 10 ciki har da babban birnin tarayya Abuja na da kananan yara miliyan 8 da...