

Cibiyar yaki da ta’addanci ta Najeriya NCTC karkashin jagorancin ofishin mai baiwa Shugaban Kasa shawara kan tsaro tare da hadin gwiwar kasar Burtaniya sun kara karfafa...
Wani sabon rahoto ya bayyana cewa halin tsaron Najeriya ya ƙara tabarbarewa a cikin shekara guda da ta gabata, sakamakon hare-hare da aka rika kai wa...
Rundunar yan sandan Jihar Adamawa, ta cafke wani mutum da ake zargi da yin garkuwa da mutane, da ke cikin jerin sunayen mutanen da ake nema...
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam ta Najeriya, ta bukaci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta tsige Shugaban Hukumar Zabe INEC, Farfesa Joash Amupitan. Sakataren Janar...
Hukumar Kula da yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewa za’a samu yanayin kwallewar Rana daga yau Litinin zuwa Laraba a wasu sassan kasar nan....
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi baƙuncin shugaban rundunar sojin Amurka ta Afirka AFRICOM, Janar Dagvin Anderson, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Ziyarar...
Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa, NDLEA, ta cafke wani dan kasuwa dan shekara 62 mai suna Nwabueze Izueke a Filin Jirgin...
Binciken da Kungiyar Masanan Ilimin Guba ta Najeriya (Toxinological Society of Nigeria) ya gudanar ya nuna cewa Najeriya na samun kusan mutane 43,000 da macizai ke...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana harin da aka kai wa al’ummar Woro da ke Karamar Hukumar Kaiama a Jihar Kwara a matsayin abin girgiza...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki ta kwanaki biyu zuwa Kasar Birtaniya daga ranar 18 zuwa 19 ga Maris, 2026, bayan samun gayyata...