

Gwamnatin tarayya, ta ƙaddamar da aikin samar da wutar lantarki ta hanyar amfani da hasken rana watau Solar mai ƙarfin Megawatt 1 da ɗigo 5 da...
Ƙungiyar ɗalibai ƴan asalin jihar Kano NAKSS shiyyar jam’iar Northwest da ke nan Kano, ta buƙaci gwamnatin tarayya da majalisun dokokin tarayya da dukkan masu ruwa...
Ƙungiyar kare haƙƙin bil adama ta Human Rights Watch ta bayyana matakin Isra’ila na tilastawa Falasɗinawa ficewa daga sansanonin ƴan gudun hijira uku da ke gaɓar...
Rundunar sojin ƙasan Najeriya, ta bayyana sabuwar aniya ta ɗaukar sojoji 24,000 aiki domin ƙara ƙarfin aiki da inganta shirin yakar kalubalen tsaro. Wannan sanarwar ta...
Dakarun Rundunar Sojin Najeriya na Operation Hadin Kai, sun kai wani hari ta sama inda suka tarwatsa wani sansanin ’yan ta’adda ne a dajin Sambisa a...
Ministar harkokin Mata Imaan Sulaiman Ibrahim, ta nemi a gaggauta sakin dalibai mata 25 na jihar Kebbi da aka sace, ta na mai bayyana lamarin a...
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya jagoranci wata tawaga ta musamman zuwa ƙasar Amurka domin tattaunawa kan zargin da...
Wata babbar kotu da ke birnin tarayya Abuja, ta yanke wa ɗaya daga cikin shugabannin ƙungiyar yan ta’adda ta ISWAP da kotun ta same shi da...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ɗage tafiyar da ya shirya yi a yau zuwa Afirka ta kudu da kuma Angola, a yayin da ya ke...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai kimanin tiriliyan daya da Bilyan 368 a gaban majalisar...