

Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Jigawa ta yi Allawadai da zargin da ake yiwa wani jami’in hukumar DSS na sace wata yarinya yar asalin garin...
Tsohon gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwa kan halin da Nijeriya ke ciki, yana mai cewa kasar na cikin hadari. Tambuwal ya bayyana...
Duk da ƙaruwar kuɗaɗe da ake warewa domin Asusun Samar da Kula da Lafiya na Asali watau Basic Health Care Provision Fund (BHCPF) a Najeriya, cibiyoyin...
Rundunar Sojin Kasar nan ta gargadi jama’a game da shafukan sada zumunta na bogi da ke ikirarin cewa Babban Hafsan Sojan Kasa , Laftanar Janar Waidi...
Wata mummunar gobara ta cinye wani babban rumbun adana amfanin gona a yankin Barakallahu da ke garin Gusau jihar Zamfara, inda gobarar ta janyo asara ta...
Rundinar tsaro mallaki jihar Kano ta Kano Neighborhood Watch Security Agency, ta sake jaddada kudurinta na kare rayuka da dukiyoyin al’umma domin tabbatar da zaman lafiya...
Hukumomi a Amurka sun ce sun ƙwace jirgin dakon man fetur da ke ɗauke da tutar Rasha a arewacin tekun Atalantika. Jirgin wanda a baya ke...
Shugaban Kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC), Comrade Joe Ajaero, ya bayyana damuwa kan sabuwar dokar haraji, yana mai cewa an yi watsi da bukatar ma’aikata yayin...
Shugaban Angola, Joao Lourenco, ya gabatar da wasu shawarwari domin kawo ƙarshen rikicin da ke faruwa a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, kamar yadda fadar shugaban ƙasar...
Aƙalla mutane biyar ne suka rasu, ciki har da wata uwa da yara huɗu bayan rushewar wani gini a jihar Borno. Rahotonni sun bayyana cewa,...