

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya ce shirin da yake da shi na tallafawa harkar man fetur...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya taya al’ummar Hausawa murna ta ranar Hausa, da ya ce manyan ginshiƙai ne da ke taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar...
Ƙungiyar ƴan Jarida mata ta Najeriya reshen jihar Kano NAWOJ, ta taya ƙungiyar ƴan jarida masu aikewa da labarai reshen jihar kano murnar kammala gyaran ofishinsu,...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano Karota ta samu nasarar kama Direban daya kade jami’in ta mai suna Nasiru Abdullahi a sashin su...
Hukumar kula da shige da fice NIS, ta ce ta fara yin amfani da fasahar zamani wajen tsaron iyakokin Najeriya. Kwanturola Janar ta hukumar, Kemi Nandap,...
Ƙungiyar Kare Haƙƙin Bil’adama ta Amnesty International ta ce duk ɗan siyasa ko malamin addini da aka samu yana tunzura mutane domin aikata wani abu yayin...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karɓi wasu kudurori uku daga gwamnatin jihar, da nufin inganta harkokin kiwon lafiya da kuma yadda ake tafiyar da ayyukan lafiya....
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kafa kwamitin mutane tara domin tattaunawa da ƙungiyar malam jami’o’i ASUU reshen Jami’ar Jihar da sauran ƙungiyoyin ma’aikata kan buƙatunsu da ba...
Majalisar Dokokin Kano ta bukaci gwamnatin jihar da ta dauki matakin gaggawa kan barkewar cutar Diphtheria cutar mashako, wadda rahotanni suka ce ta hallaka fiye da...
Man fetur da ake shigowa da shi kasar nan ya ƙaru a watan Yuli, yayin da samar da man daga matatun cikin gida ya ragu da...