

Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce za su shigar da sabuwar ƙara a kotun ƙoli kan hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yi....
Kungiyar kare hakkin Bil-adama ta Amnesty International, ta ce, talauci da halin matsin rayuwar da al’ummar Nijeriya ke ciki na da alaka da rashin adalci da...
Kotun ɗaukaka ƙara ta sake tabbatarwa da Nasiru Yusuf Gawuna nasarar lashe zaɓen gwamnan Kano. A zaman kotun na yau ta sake tabbatar da hukuncin da...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta shirya tsaf domin fara karanta hukuncin shari’ar gwamnan Kano da kuma bangaren jamiyyar APC. Tun da fari...
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta sake gurfanar da mutumin nan Husseini Ismaila wanda ake wa lakabi da ‘Maitangaran’ a gaban kotun tarayya da ke...
Akalla wasu ‘yan gudun hijira uku ne suka mutu, sannan sama da gidaje 1000 suka kone bayan da gobara ta tashi a sansanin ‘yan gudun hijira...
Hukumar hana fasaƙwauri ta Nijeriya Kwastam, ta ce, ta yi asarar sama da Naira tiriliyan 1 da biliyan 3 a bana sakamakon rangwame da gwamnatin tsohon...
Ƙungiyoyin kwadago a Nijeriya NLC da TUC sun bukaci a kori kwamandan da ya jagoranci cin zarfin shugaban kungiyarsu daga aikin ɗan sanda. Kungiyoyin sun bukaci...
Kotun daukaka kara ta sanya Ranar juma’a 17 ga watan Nuwamba, 2023 da karfe gome na safe a matsayin rana da lokacin da zata yanke hukunci...
Ƙungiyoyin ƙwadago na Nijeriya na NLC da TUC, sun janye yajin aikin gama gari da suka fara a jiya Talata. Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, ƙungiyoyin...