

Gwamnatin Tarayya ta amince da daukar sabbin ma’aikatan lafiya 150 domin aiki a asibitocin gidajen gyaran hali a fadin kasar nan. Wannan ya hada da likitoci...
’Yan sanda sun cafke mutane 32 da ake zargi da aikata ta’addanci a wasu yankunan Jihar Kwara sakamakon wani samame da suka kai a maboyar masu...
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar A Namadi ya amince da ƙarin alawus alawus na masu unguwanni a fadin jihar Jigawa daga naira dubu uku zuwa naira...
Wasu ƙasashe da suka haɗa da India sun ƙi amincewa da wasu jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa, saboda dokar diflomasiyya da ke...
Hukumar Kula da Kwashen Shara da Tsaftar Muhalli ta Jihar Kano REMASAB, ta kafa Kwamitin Karta-Kwana domin ƙara sa ido da tabbatar da ana bin dokoki...
Ofishin jakadancin Amurka da ke kasar nan ya gargaɗi ‘yan kasarm kan yiwuwar harin ta’addanci da ka iya shafar cibiyoyin ta da kuma makarantu masu alaka...
Kungiyar masu gidajen sayar da mai ta kasa PETROAN, ta yi gargadin cewa farashin Man fetur na iya kaiwa kusan Naira 2,000 a kan kowace lita...
Majalisar Koli ta Shari’ar addinin musulunci ta kasa ta bayyana damuwa kan wasu kalamai da wani malamin Coci, Rabaran Ezekiel Dachomo, ya yi, da ta ce...
Kwamitin hadakar kungiyar samar da cigaban siyasa ta kasa CPAC ta bukaci gwamnatin tarayyar da ta gaggauta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a...
Hukumar Hisba ta ce za ta hukunta duk wanda ta samu ya na aikata ba dai-dai ba a masallatan da ake gudanar da sallar Ittikafi musamman...