

Wasu da ake zargin ‘yan Boko Haram ne sun kai hari a ƙauyen Awapul da ke ƙaramar hukumar Chibok a jihar Borno. Rahotanni sun ce maharan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya amince da wani shiri na biyan bashin wutar lantarki da ya kai naira tiriliyan 3.3, domin gyara matsalolin da suka...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta umarci duka kwamishinoninta da su dakatar da shirin sabunta rijistar zaɓe. A makon jiya ne hukumat INEC...
Kungiyar mabiya addinin Kirista ta kasa CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su rungumi hadin kai a tsakanin su Ta cikin wani sako da ya...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya bai wa Iran wa’adin kwana biyu ta amince da ”yarjejeniya” ta kuma buɗe mashigar Hormuz ko ”mu yi mata...
Rundunar sojin kasar nan sun dakile wani hari da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai a ƙaramar hukumar Shendam ta Jihar Plateau. Rahotanni sun ce...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kano ta ce ta ƙara tsaurara matakan tsaro domin tabbatar da zaman lafiya yayin bukukuwan Easter. Kwamishinan ‘yan sanda CP...
Mutane akalla 11 ne suka rasa rayukansu yayin da sama da gidaje 50 suka ƙone sakamakon rikicin ƙabilanci da ya ɓarke a ƙauyukan Akyawa da Udege...
Matatar mai ta Dangote ta musanta rahotannin da ke cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya ƙara mata adadin yawan ɗanyen mai zuwa ganga Miliyan bakwai...
Gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon kamuwa da zazzabin cutar Lassa. Jaridar The Punch ta rawaito cewar guda daga cikin likitocin...