

Aƙalla mutane biyar ne suka rasu, ciki har da wata uwa da yara huɗu bayan rushewar wani gini a jihar Borno. Rahotonni sun bayyana cewa,...
Rahotannin da jami’an tsaron Najeriya suka fitar, sun bayyana cewa, aƙalla sojoji tara ne suka mutu lokacin da jerin gwanon motocinsu suka taka wani Bam a...
Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Yammacin Afrika ECOWAS ta bayyana damuwa kan harin sojin Amurka da gwamnatin Shugaba Donald Trump ta kai a Venezuela. A wata...
Kungiyar Ma’aikatan Lafiya ta kasa MHWUN, reshen Jihar Kaduna, ta musanta jita-jitar da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana shirin shiga yajin aiki a...
Mataimakiyar Babban Sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya, Amina Mohammed, ta bayyana alhini kan yadda rikice-rikicen da ke faruwa a kasar Sudan da ma yankin Sahel Baki daya....
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya umarci ministan tsaro da babban hafsan tsaron ƙasar baya ga babban sifeton ƴansanda da daraktan hukumar tsaro ta farin kaya su...
Bayanai daga jihar Neja da ke arewa ta tsakiyar Najeriya na cewa wasu ƴanbindiga sun kai hari jihar, inda suka kashe sama da mutum 30 tare...
Mutane 20 sun rasu yayin da aka ceto 13 da sakamakon kifewar wani jirgin ruwa da ya tashi daga Adiyani a Karamar Hukumar Guri ta Jihar...
Kungiyar Matasa ta Arewacin kasar nan NYCN ta bukaci hukumomin tsaro da su haramta tare da samar da dokoki kan hana biyan kuɗin fansa ga masu...
Babban Bankin kasar nan, CBN, ya sanar da cewa ƙasar nan ta samu rarar kuɗaɗen mu’amalar kasuwanci da ƙasashen waje da ya kai dala biliyan 4...