

Jakadan Najeriya a ƙasar China, Janar Abdurrahman Bello Dambazau mai ritaya, ya ce Najeriya na tattaunawa da gwamnatin China domin samun haɗin gwiwa wajen amfani da...
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya miƙa godiyarsa ga Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da jami’an tsaron Najeriya bisa nasarar ceto ɗalibai da malamai da aka...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna farin ciki kan ceto ɗalibai da malamai da aka sace daga makarantu a ƙaramar hukumar Oriire da ke Jihar...
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, na shirin gabatar da kasafin kuɗin shekarar 2026 ga Majalisar Dokokin jihar a yau Juma’a, bayan da majalisar ta amince da...
Wani gini mai hawa biyu ya rushe a safiyar yau Juma’a a kan titin Sultan Road da ke unguwar Nassarawa GRA a birnin Kano, lamarin da...
Ministan Muhalli na Najeriya, Balarabe Abbas Lawal, ya yaba wa gwamnatin Jihar Kano bisa matakan da take dauka na dasa bishiyoyi da farfado da muhalli, yana...
Dakarun Rundunar Operation Haɗi Kai sun ceto mutane 2 da aka sace tare da kama wasu da ake zargi da kai wa ‘yan ta’adda kayayyaki a...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci wani taron tsaro a Fadar sa da ke Abuja da yammacin Alhamis din makon nan tare da manyan hafsoshin...
Jam’iyyar SDP ta soki matakin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na naɗa Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, a matsayin shugaban kwamitin da zai tsara dokar aiwatar da kafa...
Shugaban ƙasar Zimbabwe, Emmerson Mnangagwa, ya tsawaita wa’adin mulkinsa da karin shekaru 2, lamarin da zai ba shi damar ci gaba da zama shugaban ƙasar har...