Da safiyar yau Litinin ne Jami’an ‘yasanda sun garkame ofishin dakatancen babban joji na kasa mai shari’a Walter Onnoghen dake babban birnin tarayya Abuja. A ranar...
Kungiyoyin ma’aikata da dama sun bukaci majalisun dokokin tarayya da su yi watsi da kudirin dokar mafi karancin albashi na naira dubu ashirin da bakwai da...
‘Yar takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar ACPN Obiageli Ezekwesili ta janye daga tsayawa takarar shugaban kasa, a yayin zaben da za a yi a ranar goma...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo yayi kira ga ‘yan Najeriya da su guji sake zaben masu sace dukiyar kasa mai makon hakan su zabi masu...
Hukumar dake kula da al’amuran ‘yan sanda ta kasa, ta ce zata bibiyi hallayyar da jami’an ‘yan sanda za su gudanar a yayin babban zaben wannan...
Gamayyar jam’iyyun siyasa sun yi zargin cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC na shirin amfani da wandanda suka cin gajiyar shirin bai wa...
Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan yadda mazauna kauyen Rann da ke gabashin jihar Borno ke fama da kalubalen agajin gaggawa, la’akari da cewa yawan...
Babu ‘yan takaran gwamnoni da na ‘yan majalisun dokokin tarayya na jam’iyyar APC a jihohin Rivers da Zamfara a cikin jerin sunayen wadanda za su tsaya...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kara jaddada matsayar sa na cewa matukar ya samu nasara a zaben shugaban kasa da za a yi...
Kungiyar Bokon Haram ta kai hari sansanin sojan kasar nan dake birnin Maiduguri, yayin da suka cina wuta a wasu daga daga cikin gidajen ‘yan gudun...