Hukumar lura da aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta ce zata hada hannu da hukumar dake yaki da safarar bil’adama ta kasa NAPTIP don magance matsalar...
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki ya yi Allah-wadai da harin da wasu da ake zargin yan fashi ne suka kai kan wasu bankuna a...
Mutane uku ne suka rasa rayukan su yayin da wasu shida suka samu raunuka yayin wani hadari da ya auku kusa da tashar motoci da ke...
Rundunar Yansanda ta jahar Kano ta karbi bindigogi da albarusai guda 60 daga hannun mutane da suka mika da kansu domin yin biyayya ga umarnin babban...
Hukumar jindadin Alhazan Jihar Bauchi ta ce, ta kara wa’adin biyan kudaden aikin Hajjin bana zuwa Talatin ga watan Afrilun da muke ciki. Shugaban hukumar Alhaji...
Majalisar Dattijai ta zargi mai rikon mukamin shugabancin hukumar EFCC Ibrahim Magu da karya doka, a yunkurin da hukumar ta yi na kama tsohon babban daraktan...
Tsohuwar mai dakin marigayi Nelson Mandela, wato Winnie Mandela ta rasu yau. Winnie Mandela wadda ta auri marigayi Nelson Mandela lokacin da yake zaune a gidan...
Gwamnatin tarayya ta saki kaso na biyu na sunayen wadanda ta ce sune suka sace dukiyar kasar nan tsawon shekaru goma sha shida da dawowar mulkin...
Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa ta zargi tsohon babban daraktan hukumar bada agajin gaggawa ta kasa NEMA da wasu daraktoci 6 na...
‘Yan kunar bakin-wake uku ne su ka mutu tare da jikkata wasu mutanen bayan hare-haren da su ka kai yankin Muna Garage da ke birnin Maiduguri...