

Shugaban kasar Colombia, Gustavo Petro, ya yi Allah wadai da matakin Amurka na kwace wata tankar mai ta Venezuela, yana mai bayyana hakan a matsayin fashin...
Majalisar Ministocin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma ECOWAS ta amince da Shugaban Ghana, John Mahama, a matsayin ɗan takarar kungiyar da zai nemi...
Dakarun Sojin Rundunar Operation Haɗin Kai, sun kashe ’yan ta’adda biyu a wani samame da suka kai yankin Shettimari da ke Ƙaramar Hukumar Konduga, a Jihar...
Gwamnatin Jihar Kano ta haramta yunkurin kafa wata sabuwar hukumar Hisbah da ake kira “Hisbah Fisabilillah” a jihar, tana mai gargadin cewa duk wanda aka samu...
‘Yan sandan Hong Kong sun cafke wani fasinja bisa laifin yunkurin bude kofar jirgin sama, lokacin da yake tsaka da tafiya a sararin samaniya, bayan taso...
Humumar tsaron farin kaya ta DSS ta saki wasu mutane uku Fulani da ta kama yayin da suke sauka daga jirgi bayan sun dawo daga aikin...
Mazauna garin Kanye Kwanar Kabo a Kano, sun zargi wasu mutane da kokarin karbe musu Gonakin da suka mallaka fiye da guda dari bakwai, in da...
Hukumar yaki da cin Hanci da Rashawa ta Najeriya ICPC ta karɓi takardar ƙorafi da ke neman a gudanar da cikakken bincike kan tsohon Mataimakin Sufeto...
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya soki yadda shugabancin siyasa a Najeriya, ke rikidewa daga hanyar ci gaba zuwa mallakar dukiya ta hanyar...
Mazauna Karamar hukumar Dawakin Kudu a Kano, sun bukaci gwamnatin jihar da ta kai musu dauki kan abin da suka kira dauki daidai da wasu bata...