

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina, ta umarci jami’anta da su bai wa dukkanin makarantun jihar tsaron da ya kamata. Hakan na cikin wata sanarwa da jami’in...
Rundunar sojin Isra’ila ta ce ta kashe babban jami’in ƙungiyar Hezbollah Haytham Ali Tabatabai a wani hari da ta kai Beirut babban birnin Lebanon wanda aka...
Gwamnatin Tarayya za ta kira taron tattaunawa na musamman domin dakile yiwuwar tsunduma yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i ASUU. Ana sa ran shugabannin kungiyar za su...
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya sanar da ceto masu ibada 38 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a cocin Eruku da ke jihar Kwara....
Umarnin na shugaban ƙasa ya fito ne daga zama na musamman da ya gudanar da yammacin lahdin nan a birnin tarayya Abuja tare da Shugabannin Rundunonin...
Gwamnatin jihar Yobe ya bayar da umarnin rufe duka makarantun sakandiren kwana da ke faɗin jihar saboda barazanar tsaro. Cikin wata sanarwa da babban darakta yaɗa...


Rundunar ƴansandan jhar Kano ta buƙaci jami’anta su tsananta sanya idanu a kan iyakokin jihar. Kwamishin ƴanandan jihar, CP Adamu Bakori ne ya bayyana haka...
Shugaban hukumar tsaro ta farin kaya DSS ya kai wa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu rahoton halin da ake ciki game da sace-sacen ɗalibai da ‘yanbindiga suka...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa batun tsaro shi ne babban ƙalubalen da ƙasar ke fuskanta a halin yanzu, musamman a yankin Arewa. Tinubu,...
Gwamnatin jihar Taraba a Najeriya ta umarci dukkan makarantun sakandare, na gwamnati da masu zaman kansu na kwana da su gaggauta tura ɗalibai gida saboda ƙarin...