

Ambaliyar ruwa a Jalingo babban birnin jihar Taraba ya yi sanadiyyar rushewar gidaje da kuma shafe kadarori da dama. Rahotanni sun ce ruwan sama kamar...
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen samun tsawa tare da saukar ruwan sama a jihohi 10 na Arewacin kasar da kuma wasu jihohin...
Hukumar Kula da ‘Yan Najeriya Mazauna Kasashen Waje NiDCOM ta bukaci ‘yan kasarnan da ke zaune a Afrika ta Kudu su bi umarnin da ofishin jakadancin...
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙorafin lauyan kariya a shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Adoza Bello, kan...
Hukumar da ke hana cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati ta EFCC ta ce za ta fara kama mutanen da ke amfani da...
Sojojin Najeriya sun ceto mutane da dama da aka yi garkuwa da su tare da lalata wasu sansanonin ’yan bindiga yayin wani samame da suka kai...
Rundunar Sojin Najeriya ta ce, Dakaraunta na Operation Haɗin Kai, sun kashe akalla ’yan ta’adda 30 a kusa da Tafkin Chadi a Jihar Borno. Mai magana...
Kungiyar likitocin kasar nan , NMA, ta dakatar da Shugabanta na Kasa, Farfesa Bala Audu, bisa zargin karya kundin tsarin mulki da kuma aikata manyan laifuka...
Iran ta ki amincewa da sake bude mashigar Hormuz muddin killacewar da sojojin ruwan Amurka suka yi ya ci gaba, duk da tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta....
Babban bankin Najeriya CBN ya gargaɗi ‘yan ƙasar da su kasance cikin shiri saboda masu kutsen Intanet da ke ta yunƙurin kutse cikin asusun ɗaiɗaikun mutane....