

Lauyan nan mai zaman kansa a Najeriya Barista Audu Bulama Bukarti ya bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata dukkan hafsoshin tsaron Najeriya su tafi...
Gwamnatin Najeriya ta tura babban ministan tsaron ƙasar, Muhammad Badaru Abubakar, zuwa jihar Neja inda aka sace ɗalibai ‘fiye da 200’. Ƙaramin ministan tsaron ƙasar, Muhammed...
Tsohon ɗan takarar shugabancin kasar nan Atiku Abubakar ya ce har yanzu lokaci bai ƙure ba na ayyana dokar ta ɓaci kan matsalolin tsaro da suka...
Gwamnatin tarayya ta sanar da umarnin rufe makarantunta na sakandare na makarantun hadaka da ake kira da Unity Colleges. A wata sanarwa da ma’aikatar ilimi...
Mazauna garin Gulu da ke yankin ƙaramar hukumar Rimin Gado, sun buƙaci hukumomin tsaro da su gaggauta kai musu dauki, sakamakon yadda ’yan bindiga suka fara...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci ƙaramin Ministan Tsaro, Alhaji Bello Matawalle, da ya koma jihar Kebbi domin sanya ido tare da mayar da hankali...
Gwamnatin tarayya, ta ƙaddamar da aikin samar da wutar lantarki ta hanyar amfani da hasken rana watau Solar mai ƙarfin Megawatt 1 da ɗigo 5 da...
Ƙungiyar ɗalibai ƴan asalin jihar Kano NAKSS shiyyar jam’iar Northwest da ke nan Kano, ta buƙaci gwamnatin tarayya da majalisun dokokin tarayya da dukkan masu ruwa...
Ƙungiyar kare haƙƙin bil adama ta Human Rights Watch ta bayyana matakin Isra’ila na tilastawa Falasɗinawa ficewa daga sansanonin ƴan gudun hijira uku da ke gaɓar...
Rundunar sojin ƙasan Najeriya, ta bayyana sabuwar aniya ta ɗaukar sojoji 24,000 aiki domin ƙara ƙarfin aiki da inganta shirin yakar kalubalen tsaro. Wannan sanarwar ta...