Shugaban majalisar dattawa Sanata Godswill Akpabio ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa na cewa yana fama da rashin lafiya. Akpabio ya bayyana hakan ne a...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, ya kafa kwamiti karkashin shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, domin kawo ƙarshen rikicin cikin gida a jam’iyyar APC a jihar Bauchi. ...
Gwamnatin jihar Katsina ta ce, za ta yi amfani da abin da al’ummar ta ke son a yi musu ne a kasafin kudin shekarar 2026 da...
Shugaban kungiyar tsofaffin Kansilolin Jam’iyyar APC wanda wasun su suka sauya sheka zuwa NNPP sun, musanta maganar da shugaban Jam’iyyar APC na Kano Abdullahi Abbas ya...
Majalisar dokokin Kano ta bukaci gwamnatin jihar ta gaggauta kai wa al’ummar yankunan Garun Malam zuwa yada kwari da Titin zuwa Zaria dauki wajen gyara hanyarsu...
Jam’iyyar SDP ta kori tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir el-Rufai, inda ta bayyana cewa ba zai iya shiga jam’iyyar ba a kowane matsayi na tsawon shekaru...
Jam’iyyar NNPP ta ce, bai kamata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mayar da hankali wajen sauraren dan takarar Jam’iyyar a zaben da ya gabata na...
Jam’iyyar APC, ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda dan asalin jihar Filato mai shekaru 56, a matsayin sabon shugabanta na kasa. Shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar kuma gwamnan...
Gwamnatin jihar Kano za ta yi taron jin ra’ayoyin jama’a da masu ruwa da tsaki kan sauye-sauyen da ake shirin yi a kundin tsarin mulkin ƙasa,...
Shugaban jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Sulaiman Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen shekarar 2023,...