

Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta umarci mambobinta su ci gaba da shirin gudanar da babban taronta na kasa duk da umarnin wata kotu da ya...
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya ta gayyaci Shugaban Najalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da sauran ’yan majalisa zuwa bikin kaddamar da ayyukan raya...
Sabon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, Joash Amupitan, ya yi alƙawarin kare dokokin zaɓe da na ƙundin tsarin mulki. Amupitan ya ƙara...
Gwamnonin jam’iyyar PDP na arewacin Najeriya, sun amince da tsohon Ministan Harkokin Shari’a, Alhaji Tanimu Turaki, a matsayin ɗan takarar da suke goyon baya a zaben...
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC, ta bayyana cewa fiye da ƴan Najeriya miliyan takwas ne suka kammala rajistar zaɓe a matakin farko ta intanet, yayin da...
Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bukaci hukumar da ke kula da kafafen yada labarai ta kasa NBC ta fara tantance kafafen yada labaran...


Rikicin cikin gida na jam’iyyar PDP ya ƙara kamari bayan da Sakataren Jam’iyyar na Ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya kai ƙorafi ga hukumar DSS, da kuma...
Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu 40 wajen yin aikin samar da hanyoyin mota a karamar hukumar Sule-Tankarkar a cikin...
Gwamnatin Tarayya ta ce tana da cikakkiyar amincewa da rundunar sojin kasa, ta na mai cewa babu wani yunƙurin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu...
Ana sa ran Majalisar Dattawa za ta tantance Farfesa, Joash Ojo Amupitan domin zama sabon shugaban hukumar zaɓen ƙasar INEC yau Alhamis. Matakin na zuwa ne...