

Shugaban Kwamitin Amintattu na Jam’iyyar PDP Sanata Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa taron gangamin kasa na jam’iyyar da ake ta jira zai gudana kamar yadda...
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya PDP ta ce za ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taronta na zabe da aka tsara a ranar 15...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya murna ga gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo bisa samun nasarar sake lashe zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar Asabar,...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta rarraba kayan zabe zuwa kananan hukumomi 21 na jihar Anambra, a kokarinta na fara shirin gudanar da...
Tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa kuma Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya dora alhakin sanya Najeriya cikin jerin ƙasashen da ake kallon suna da...
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP, ta umarci mambobinta su ci gaba da shirin gudanar da babban taronta na kasa duk da umarnin wata kotu da ya...
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan mai wakiltar Kogi ta Tsakiya ta gayyaci Shugaban Najalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, da sauran ’yan majalisa zuwa bikin kaddamar da ayyukan raya...
Sabon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, Joash Amupitan, ya yi alƙawarin kare dokokin zaɓe da na ƙundin tsarin mulki. Amupitan ya ƙara...
Gwamnonin jam’iyyar PDP na arewacin Najeriya, sun amince da tsohon Ministan Harkokin Shari’a, Alhaji Tanimu Turaki, a matsayin ɗan takarar da suke goyon baya a zaben...
Hukumar Zaɓe ta Najeriya INEC, ta bayyana cewa fiye da ƴan Najeriya miliyan takwas ne suka kammala rajistar zaɓe a matakin farko ta intanet, yayin da...