Majalisar matasan Najeriya ta ce ba za ta mara wa duk jam’iyyar da ta ki tsayar da matasa takara baya ba a kakar zabe mai zuwa...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kori ministocinsa biyu daga majalisar zartarwa ta ƙasa. Ministocin su ne ministan Noma Alhaji Sabo Nanono da kuma na lantarki Engr....
Tsohon Gwamnan jihar Jigawa Alhaji Sule Lamiɗo, ya ce fifita buƙatun kai da wasu shugabannin siyasa ke yi a arewacin ƙasar nan, shi ke haddasa matsalolin...
Babbar kotun jihar Kebbi ta bada umurnin dawo da Uche Secondus a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa. A Talatar da ta gabata ne wata babbar...
Majalisar dokokin jihar Bauchi ta tantance tare da tabbatar da sunaye 21 da Gwamna Bala Mohammed ya tura mata a matsayin kwamishinoni. Tabbatar da sunayen mutane...
Jam’iyyar PDP ta nada Yemi Akinwonmi a matsayin sabon shugaban ta na kasa. Yemi Akinwonmi wanda shi ne mataimakin shugaban jam’iyyar reshen kudancin kasar nan. Mai...
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata a majalisar dattawan Najeriya, Rochas Okorocha, ya zargi yan siyasar ƙasar nan da hannu wajen taɓarɓarewar al’amuran ta. Sanata Rochas...
Majalisar dokokin jihar Kebbi ta tsige shugaban majalisar Abdulmumeen Kamba da mataimakinsa Alhaji Muhammad Buhari-Aleiro. Shugaban kwamitin yada labarai da al’adu na majalisar, Alhaji Muhammad Tukur...
Mataimakin Shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, bashi da hannu kan rahotannin da ake yaɗawa na cewa ya fito takarar shugaban ƙasa a zaɓe mai...
A daren jiya Lahadi ne, gidauniyar Ganduje Foundation ta jagoranci bada kalmar shahada ga wasu maguzawa kamar yadda ta saba. Yayin da yake jawabi ga sabbin...