Hukumar kula da harkokin ƴan sanda ta ƙasa PSC ta ki amincewa ta yiwa tsohon shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa EFCC...
Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Barrista Mahmud Balarabe a matsayin mai riƙon mukamin shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da...
Ƴan majalisar dattijai da takwarorinsu na wakilai ƴaƴan jam’iyar PDP sun ce suna goyon bayan kalaman da gwamnonin kudancin ƙasar nan su ka yi na cewa,...
Tsohon gwamnan mulkin soji na jihar Kaduna kanal Dangiwa Umar mai ritaya, ya caccaki jam’iyar APC da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari sakamakon mai da hankali da...
Wasu ƴan majalisar wakilai guda huɗu ƴan asali jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC. Mambobin na PDP sun sanar da sauyin...
A wata sanarwar bayan taro da ƙungiyar gwamnonin kudancin ƙasar nan su ka fitar a baya-bayan nan ta fito da buƙatun da ke neman al’ummar Najeriya...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta bayyana jagoran tsagerun yarbawa Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho a matsayin wanda ta ke nema ruwa...
Sanatocin jam’iyyar PDP guda hudu sun sanar da sauyin sheka daga jam’iyyar adawa ta PDP zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, a yayin zaman majalisar na...
Ƴan bindiga sun buɗe wuta ga jerin gwanon motocin gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar ganduje a daren jiya talata. Rahotanni sun ce ƴan sanda uku ne...
Majalisar wakilai ta gayyaci hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS) da ta gurfana gabanta don ƙarin haske kan wasu kuɗade dala biliyan talatin da suka zurare...