

Hukumar Karɓar Ƙorafi da yaki da din Hanci da rashawa ta jihar Katsina KTPCACC, ta fara bincike kan zargin karkatar da kuɗaɗe da kayayyakin gwamnati a...
Gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara ya buƙaci al’ummar jihar da su ba shi haɗin kai wajen ciyar da jihar gaba ba tare da la’akari da bambancin...
Majalisar dokokin jihar Rivers ta buƙaci gwamnan jihar Similanayi Fubara ya aike mata da sunayen mutanen da yake son naɗawa a muƙamn kwamishinoni domin ta amince...
Gwamnan Jihar Sokoto, Dakta Ahmad Aliyu, ya ƙaddamar da sabbin jiragen ruwa na zamani guda ashirin tare da rigunan ruwa guda dubu biyu, domin rage haɗurran...
Jam’iyyar adawa ta, PDP, ta yi zargin cewa Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya wuce iyakokin da kundin tsarin mulki ya ba shi, bayan da ya...
Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Kaduna ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, domin amsa tambayoyi kan zargin hada baki wajen aikata laifi da tayar...
Hukumar zabe mai zaman kanta Najeriya INEC shiyyar Kano, ta ja kunnan mutanen da suka san suna da rijistar zabe da su guji zuwa domin sake...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa,Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi a bai wa ‘yan Najeriya damar zaɓen shugaban hukumar INEC da kwamishinoninta kai tsaye. Ya ce hakan...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben da ya gabata na shekarar 2023 karkashin jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba shi da niyyar barin...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC shityyar Kano, ta mika shaidar lashe zabe ga yan majalisun jihar Kano da na kananan hukumomin Bagwai da...