Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya raka tsohon Gwamnan Kano Sanata Malam Ibrahim Shekarau gida cikin tawagar gwamnati bayan gudanar da Janaizar Marigayi Sani...
Hukumar INEC, ta ce, za ta daukaka kara kan batun umarnin da kotun tarayya ta bayar kan ta amince da yin amfani da katin zabe na...
Kotun Ƙolin Nijeriya, da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin dan takarar kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC, ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na mazabar Doguwa da Tudunwada a matsayin wanda bai kammalu ba. Hukumar...
Bayan da Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi afuwa ga fursunoni goma sha biyu 12 da aka yanke wa hukuncin kisa, tare da sassauta...
Ma’aikatar Shari’a ta jihar Kano, ta musanta rahoton cewa Kwamishinan Shari’a yana shirin yin amfani da damar da yake da ita wajen sakin Alhassan Ado Doguwa....
Ɗan Takarar Gwamnan Jihar Kano a Jami’yyar NNPP Injiniya Abba Kabir Yusuf ya barranta kansa da wata yarjejeniya da ake yadawa kan cewa zai saki Malamin...
Yayin da ‘yan takarar jam’iyyun hammaya a Nijeriya ke cewa zasu kai jam’iyar PDP kara kotu, biyo bayan zarginsu da magudin zabe, shi kuwa dan takarar...
Masu ruwa da tsaki a Jam’iyyar ADC a Kano sun barranta kansu da rade radin da wasu ke yi kan cewa Dan takarar gwamna a Jam’iyyar...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta kama mutane huɗu da take zargi da yunkurin ƙona ofishin hukumar zaɓe a karamar hukumar Takai. Mai magana...