Jam’iyyar adawa ta PDP, ta sanar da dage taron kwamitin zartaswarta na ƙasa karo na 99, wanda aka shirya gudanarwa ranar Talata, 27 ga watan nan...
Hadakar kungiyoyin jam’iyyun Siyasa na Najeriya IPAC ta ce, za ta hadakai da jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a fannin siyasa wajen ganin...
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi watsi da rahotanni da ke alaƙanta cewa yana daf da komawa wata jam’iyya, da kuma batun cewa zai shiga haɗaka...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta kafa kwamitin da zai kawo ƙarshen matsalar rikicin cikin gida da ta ke fuskanta. Jam’iyyar ta bayyana daukar wannan mataki...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi watsi da batun cewa zai iya sauya sheka zuwa jam’iyyar adawa ta PDP kafin zaben...
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, kuma jigo a jam’iyyar adawa ta PDP Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa nan da zuwa watanni shida jam’iyyar APC za ta...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi martani kan zargin da tsohon Sakataren gwamnatinsa jihar Abdullahi Baffa Bichi, da ya yi na cewar ana...
Majalisar Zartaswa ta Jihar Kano, ta amince da kashe kimanin Naira biliyan 15 da Miliyan 667 da dubu dari 634 da naira 645 da kwabo 10...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zaman majalisar zartaswa na farko a sabon gidan gwamnati dake rukunin gidaje na Khalifa Isiyaka Rabi’u da...
Tsohon mashawarcin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu kan harkokin siyasa, Dakta Hakeem Baban Ahmed, ya bayyana cewa babu wani dan siyasa da zai iya lashe kujerar...