

Tun sanda aka kirkiri jihar Kano ranar 27 ga watan Mayu na shekarar 1967 kimanin shekaru 52 kenan jihar ta Kano ke fuskantar kalubale da nasarori...
Fitaccen dan gwagwarmayar nan Kwamaret Kabiru Sa’id Dakata ya bayyana fargabarsa kan yunkurin samar da tsarin baiwa shuwagabanni damar yin zango na uku akan karagar mulki....
Tun a shekarar 2016 ne uwargidan shugaban kasa Aisha Muhammadu Buhari ta fara bayyana rashin jin dadin ta game da wadanda ta bayyana ’yan bani na...
Wani dan siyasa a jihar Kano mai suna Shamsu Kura ya bayyana cewa kalaman da uwar gida shugaban kasa Aisha Buhari tayi gaskiya ne, domin kuwa...
Daya daga matasan ‘yan siyasa na karamar hukumar birni da kewaye Habib Sadam Makwarari ya roki gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje da ya sasanta...
Fitaccen dan siyasar nan Alhaji Aminu Maidawa Fagge ya bayyana cewa ko kadan dokar tsaftace shafukan sada zumunta da gwamnati tayi ko kadan ba ta magance...
Jamiyyar APC ta musanta zargin da jamiyyar mai hammaya ta PDP ke yi mata na yunkurin amfani alkalan da zasu saurari karar zaben gwamna daza’a gudanar...
Jamiyyar PDP ta zargi jam’iyyar APC da gwamnan Kano Abdullahi Ganduje da kokarin canza alkalan da zasu saurari shariar da dantakarar jam’iyyar PDP Abba Kabiru Yusuf...
Shugaban kungiyar masu bukata ta musamman ta kasa reshen jihar Kano Injiniya Musa Muhammad Shaga yace rabon da a taimaki kungiyar su wajen gudanar da ayyukanta...
Dan takarar shugaban kasa a babban zaben kasar nan da aka yi a ranar 23 ga watan Fabarerun da ya gabata a jam’iyyar Adawa ta PDP...