

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da tsohon Shugaban jam’iyyar APC Dakta Abdullahi Umar Ganduje, sun sauka a birnin Madina, domin halartar jana’izar, Alhaji...
Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya ce, mambobin jam’iyyar adawa ta PDP daga yankin Kudu maso Gabashin kasar na iya ficewa daga cikin jam’iyyar matukar jam’iyyar...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, za ta gana da masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar adawa ta PDP yau Talata dangane da taron...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi Dan modi, ya jagoranci taron gwamnati da jama’a karo na 10 a karamar hukumar Hadejia wanda ake gudanarwa a fadin...
Mataimakin shugaban jam’iyyar APC na ƙasa mai kula da yankin Arewa maso Gabas, Mustapha Salihu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu na da cikakken iko...
An soke jawabin da aka shirya shugaban ƙasa zai yi a safiyar yau kai tsaye gaban kafafen yaɗa labarai a wani bangare na ranar dimukradiyya. ...
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitin da zai shirya babban taron ta na kasa karkashin gwamman jihar Adamawa Amadu Fintiri. PDP ta ce majalisar zartarwar ta...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ce ayyana ƴan takara da jam’iyyu ke yi tun a tsakiyar wa’adin mulki ya saɓa da dokokin...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta sanar da dage taron kwamitin zartaswarta na ƙasa karo na 99, wanda aka shirya gudanarwa ranar Talata, 27 ga watan nan...
Hadakar kungiyoyin jam’iyyun Siyasa na Najeriya IPAC ta ce, za ta hadakai da jami’an tsaro da dukkan masu ruwa da tsaki a fannin siyasa wajen ganin...