

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da kudirin gwamnatinsa na gina tsarin tantance shaidar ɗan ƙasa mai inganci, da kuma tsaro, wanda zai bai wa...
Majalisar Dattawa a Najeriya ta amince da sababbin hafsoshin tsaron da Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya naɗa ranar Juma’a da ta gabata, bayan sauke tsaffin hafsoshin....
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Sulaiman Nura Ado, mai kimanin shekaru 14, sakamakon nutsewar da ya yi a...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ya sauke babban hafsan Soja Janar Christopher Musa da sauran hafsoshin tsaron a wani sauyi a tsarin jagorancin sojin Najeriya...
Shalkwatar tsaron Najeriya, ta ce, dakarun Operation Hadin Kai sun kashe fiye da ƴan ta’adda 50 tare da dakile hare-hare a sansanonin sojoji a jihohin Borno...
Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa, ta samu nasarar kama wasu bata-gari da ake zargin su da safarar miyagun kwayoyi a kananan hukumomin Mai Gatari da Garki...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wasu matasa uku da ta ke zargi da safarar miyagun kwayoyi a fadin jihar. Hakan na cikin wata sanarwa...
Hukumar Kiyaye afkuwar Haddura ta Ƙasa FRSC ta bayyana cewa akalla mutane 3,433 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 22,162 suka jikkata a cikin hadurra...
Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta kama mutane shida bisa zargin satar baburan adai-daita sahu da babura masu kafa biyu, tare da kwato wasu daga cikinsu....
Jagoran ‘yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara Bello Turji, ya saki mutum sama da 100 da yake tsare da su a wani sabon...