

Dakarun Sojojin Najeriya, sun yin nasarar kashe wasu yan kungiyar Boko Haram su 12 a wani samame da suka kai yankuna da dama na jihar Borno. ...
Babban hafsan hafsoshin Kasar nan, Janar Christopher Gwabin Musa, ya shawaraci ƴan Najeriya da su laƙanci dabarun kare kai daga haɗurra a matsayin mataki na ko-ta-kwana....
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta Najeriya PSC ta ki amincewa da karin girma ga mataimakan Sufiritan rundunar ‘Yan sanda ASPs guda 179. Ta cikin...
Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama dan shugaban ƙungiyar Boko Haram na farko a ƙasar Chadi mai suna Muslim Mohammed Yusuf. An kama Musulim ne tare...
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma...
Shalkwatar rundunar sojin kasar nan ta ce za ta sauya wa wasu daga cikin manyan jami’anta wuraren aiki, a wani bangare na kara inganta ayyukanta da...
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta haramta wa jami’an KAROTA da ’yan sa-kai na kungiyar Vigilante, shiga wuraren zaɓe a yayin zaɓen cike gurbi da za...
Rundunar Sojin Saman Najeriya ta tabbatar da hallaka ‘yan ta’adda kusan 600 cikin watanni takwas da suka gabata, waɗanda mafi yawansu a Jihar Borno. Hakan na...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewar babu zirga-zirgar ababen hawa a kananan hukumomin Bagwai da Shanoni da kuma Ghari, tun daga karfe shida...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gargadi mamallaka baburan Adaidaita sahu kan su guje wa bai wa kananan yara baburan suna hawa kan titunan jihar tare...