

Hukamar Hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta ce ta gano ma’aikatanta biyu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a nan Kano. Shugaban hukamar...
Babban sufeton ‘yan sandan ƙasar nan Usman Alƙali Baba, ya ce rundunar ba ta da wani shiri na sake dawo da ‘yan sandan yaki da manyan...
Ɗalibar jami’ar Bayero anan Kano da ƴan bindiga suka sace ta shaƙi iskar ƴanci. Ɗalibar mai suna Sakina Bello tana aji na 3 a jami’ar, ta...
Ƙungiyar ISWAP ta kai hari kan mayaƙan Boko Haram a wani lamari mai kama da ɗaukar fansa a yankin Tafkin Chadi. Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa...
Ƴan bindigar da suka sace ɗalibar jami’ar Bayero mai suna Sakina Bello sun nemi kuɗin fansa na naira Miliyan ɗari kafin sakin ta, kamar yadda jaridar...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Zamfara ta ce ta kuɓutar da wani mutum da masu garkuwa da mutane suka sace a ƙauyen Sabon garin Rini. Mai...
Ministan tsaron ƙasar nan Manjo Janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya, ya musanta wani faifan bidiyon da yake yawo a kafafen sada zumunta cewa an ganshi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta samu nasarar kama mutane 21 da ake zargin ‘yan-bindiga ne tare da ‘yan liken asiri 48 a watan Satumbar da...
Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da cewa ta dawo da harkokin sadarwa a Gusau babban birnin jihar a ranar Juma’a 1 ga watan Oktoba. Mai magana...
Tsohon mataimakin sufeto janar na ƙasa Muhammad Hadi Zarewa mai ritaya ya ce a wannan lokacin aikin ƴan sada ya canja ba kamar yadda aka sanshi...