Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Jigawa

 Mun Kama masu aikata badala a Gumel da Ringim -Hisbah

Published

on

Hukumar Hisba ta jihar jigawa ta kai samame wasu gidajen da ake aikata badala a kanan hukumomin Ringim da Taura da kuma Gumel, inda ta samu nasarar Kama mutane da dama.

Shugaban hukumar Malam Ibrahim Dahiru Garki, ne ya bayyana haka ga Freedom Radio, inda ya ce hukumar ta kama wata Mace da Namijin da kayan garaya na DJ.

Acewar sa yanzu haka sun mika mutanen dakuma kayayyakin ga rundunar ‘Yansandan Ringim domin daukar mataki na gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!