Gwamnatin jihar Kaduna ta ƙaddamar da kwamitoci biyu domin dakile ambaliya da kuma kai agajin gaggawa a daminar bana, a wani bangare na shirin gaggawa da...
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar neman inganta rayuwar yan sandan Najeriya a birnin tarayya Abuja. Dan gwagwarmayar nan kuma tsohon ɗan takarar shugaban...
Ƙungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta ce, girmamawa da mutuntawa tsofaffin ƴan sandan Najeriya suka cancanta da su ba wulaƙanci ba. Amnesty ta...
Daruruwan yan sanda ne ke fuskantar barazanar kora ko rage musu matsayi ke gaban kwamitin ladabtarwa na hukumar, bayan kafa kwamitin bincike a kansu. Wannan...
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake saka wasu dokoki masu tsauri ga ‘yan kasar nan da ke neman bizar shiga ƙasarta domin yawon buɗe ido ko...
Gwamnatin jihar kano ta umarci masu gudanar da sana’ar gwangwan a da su dakatar da sayo kayayyakin daga yankin Arewa maso Gabas sakamakon iftila’in da aka...
Rundunar Sojin Najeriya, ta tabbatar da mutuwar dakarunta 17 yayin da wasu kuma suka samu raunika a wata musayar wuta tsakanin sojojin da kuma ‘yan bindiga...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta musanta zarge-zargen da ake yada wa na cewa ana hada baki da jami’an tsaro wajen aikata magudin zabe. Babban Sufeton...
Majalisar tsaron kasar Iran, ta ce, harin da ta kai sansanonin sojin Amurka da ke cikin Qatar ba shi da niyyar cutar da ƙasar. Ta...
Akalla muatne uku aka kashe a wani sabon hari da aka kai wa wasu iyalai yayin da biyu suka samu raunika a kauyen Te’ebe da gundumar...