

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan da shekarar 2026 Najeriya za ta samu nasara kan matsalar ’yan bindiga da ta’addanci....
Rundunar Sojojin kasar nan sun dakile yunƙurin garkuwa da wasu fasinjoji a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu a Jihar Benue, inda suka ceto fasinjojin su 24...
Rundunar Sojin Saman Nijeriya ta ce ta biya diya ga mutanen ƙauyukan Gidan Bisa da Rumtuwa, a Karamar Hukumar Silame ta jihar Sokoto bayan wani harin...
Wata Babbar Kotu a jihar Gombe, ta yanke wa Dagacin Gundumar Bangunji, Sulei Yerima, da Shedrack Aliyu hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun su da...
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki, wanda ake zargi da zama babban jagoran harin ta’addanci da aka kai wa majami’ar Deeper Life...


Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya roƙi Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya sake duba umarnin janye jami’an ‘yan sanda da ke kula da...
Shugaban Kasa Bola Tunubu ya umarci dakarun rundunar soji da su ci gaba da kiyaye dokokin kasa da kundin tsarin mulki ba tare da sanya kansu...
Akalla sabbin kananan sojojin Nijeriya 3,439 ne suka kammala horo a cibiyar horas da sojoji ta Nijeriya da ke Zariya. Sabbin sojojin, wadanda ke cikin rukuni...
Dakarun Sojin Rundunar Operation Haɗin Kai, sun kashe ’yan ta’adda biyu a wani samame da suka kai yankin Shettimari da ke Ƙaramar Hukumar Konduga, a Jihar...
Hukumar yaki da cin Hanci da Rashawa ta Najeriya ICPC ta karɓi takardar ƙorafi da ke neman a gudanar da cikakken bincike kan tsohon Mataimakin Sufeto...