Rundunar Ƴan sandan Jihar Kano, ta kama mutane 33 da ta ke zargin su da aikata ayyukan daba. Jami’in hulda da jama’a na rundunar SP Abdullahi...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce, ta dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a kan titin Funtua zuwa Gusau a jihar Katsina. Mai magana da...
Kungiyar ci gaban unguwar Gangar Ruwa Tudun Tsakuwa da ke yankin Dan Bare a karamar hukumar Kumbotso ta sha alwashin ci gaba da tallafawa musamman ma...
Rundinar yan sandan Kano ta tattabatar da mutuwar wani matashi Halifa wanda aka fi sani da Baba Beru wanda ake zarginsa da addabar unguwar Gwammaja da...
Gwamnatin jihar Katsina da hadin guiwa da kananan hukumomin jihar 34 sun kashe kimanin Naira bilyan 36 da miliyan dari 8 inganta harkokin tsaro a sassan...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na shirin yin ganawar gaggawa da manyan hafsoshin tsaro dangane da halin da ake ciki na matsalar tsaro a wasu jihohin...
Dakarun sojin Najeriya sun daƙile wani hari da ‘yan tada kayar baya na Boko Haram suka kai wani sansanin soji da ke Buni Yadi, a ƙaramar...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana Kano a matsayin jiha ta biyu a matsayin jahohin Najeriya da ke da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu bata gari da suka shigo da miliyoyin kudi Jihar na jabu domin amfani dasu wajen Damfarar...
An gudanar da zana’izar wasu mutane biyu da suka rasa ransu a daren jiya Lahadi sakamakon faɗan daba a yankin unguwannin Yakasai da Rimi da Kofar...