Rundunar Sojin Najeriya, ta tabbatar da mutuwar dakarunta 17 yayin da wasu kuma suka samu raunika a wata musayar wuta tsakanin sojojin da kuma ‘yan bindiga...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta musanta zarge-zargen da ake yada wa na cewa ana hada baki da jami’an tsaro wajen aikata magudin zabe. Babban Sufeton...
Majalisar tsaron kasar Iran, ta ce, harin da ta kai sansanonin sojin Amurka da ke cikin Qatar ba shi da niyyar cutar da ƙasar. Ta...
Akalla muatne uku aka kashe a wani sabon hari da aka kai wa wasu iyalai yayin da biyu suka samu raunika a kauyen Te’ebe da gundumar...
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa birnin tarayya Abuja na ci gaba da kasancewa lafiya ga ’yan ƙasa da baki, duk da sabon gargadin da ofishin jakadancin...
Kimanin mutane 24 ne rahotanni suka ce sun mutu bayan wata ƴar ƙunar baƙin Wake ta kai hari a wani wurin cin abinci da ke karamar...
Jami’an tsaro, sun kashe ‘yan bindiga 12 tare kwato dabbobin da aka sace da kuma makamai a dazukan da ke tsakanin kananan hukumomin Kurfi da Safana...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci daukacin shugabannin tsaro da su gaggauta kamo wadanda ake zargi da kai harin da ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane...
Gwamnatin Jihar Katsina ta bayyana cewa za ta fara wani sabon shiri na koyar da tsoffin ƴan bindiga da suka miƙa wuya, domin sauya musu tunani...
Rundunar Sojin Saman Najeriya, ta gargadi ƴan ta’addan da ke addabar jihohin Zamfara da Katsina da Kebbi da Sokoto da su gaggauta barin maboyar su tare ...