Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Champions League: Neymar ba zai bugawa kungiyar sa ta PSG wasan da za ta yi da RB-Leipzig ba

Published

on

Dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain Neymar ba zai buga wasan da kungiyar sa za ta yi ba da RB-Leipzig ba, a gasar cin kofin zakarun Turai ta Champions League.

Wasan da zai gudana yau Talata 19 ga watan Oktobar 2021.

Hakan na cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar jiya dake cewa, Neymar na fama da rauni a jikinsa tun bayan da ya dawo daga bugawa kasar sa wasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!