Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Chelsea ta sallami mai horar da ‘yan wasan ta Thomas Tuchel

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Chalsea dake ƙasar England ta sallami mai horar da ‘yan wasan ta Thomas Tuchel.

Hakan ya biyo bayan rashin nasara da kungiyar ta yi jiya Talata 6 ga watan Satumbar 2022 a hannun kungiyar kwallon kafa ta Dinamo Zagreb da ci 1-0 a gasar cin kofin zakarun turai ta Champion League zagaye na farko.

A chalsea dai na fama da matsalolin rashin samun nasarar wasan ni tun da aka fara kakar wasanni ta bana a gasar Firimiya kasar Ingila.

Inda bayan buga wasanni 6 da fara gasar yanzu haka kungiyar ta chalsea na matsayin ta 6 kuma ta yi nasara a wasa 3 ta yi chanjaras a wasa 1 ta yi rashin nasara a wasa 2 kuma tana da maki 10.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!