Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Buhari ya tsawaita dokar kulle a Kano

Published

on

Kwamitin karta-kwana kan annobar Covid-19 na kasa ya sanar da karin sati biyu kan dokar kulle da zaman gida a jihar Kano.

Shugaban kwamitin kuma sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha shi ne ya sanar da hakan a yayin da yake jawabin taron bada bayani da kwamitin karta-kwana keyi.

A wani bangaren kuma, yanzu haka gwamnan Kano ya shiga zaman ganawar sirri da malaman addini na jihar.

Mutane a Kano na dakon sanarwar da za a fitar bayan kammala wannan zaman.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!