Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Shugaba Buhari ba zaiyi jawabi ba a yau

Published

on

Fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwar cewa babu wani jawabi da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatarwa yan Najeriya game da halin da ake ciki kan batun cutar Covid-19.

Mai magana da yawun shugaban kasar Mr Femi Adesina ne ya bayyana hakan a shafin sa na na Twitter.

Sanarwar ta ce yamadidin da ake yi a kafafen sada zumunta cewa shugaba Buhari zai yiwa al’ummar Najeriya game da halin da ake ciki kan annobar Covid-19 ba gaskiya bane.

A jiya ne dai aka rika yamadidi a kafafen sada zumunta cewa shugaban zai gabatar da jawabi da misalin karfe takwas na daren ranar litinin wanda yayi dai dai da 18 ga watan Mayun 2020

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!