Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Ganduje ya amince a cigaba da sallar juma’a a Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano ta amince a cigaba da sallar juma’a a Kano, amma za’a cigaba da bin dokar lockdown a ranar ta juma’a.

Gwamnan Kano abdullahi Umar Ganduje ne ya amince da hakan a yayin ganawar da yayi da malaman addinai a fadar gwamnti.

Me taimakawa gwamnan Kano kan harkokin yada labarai Salihu Tanko Yakasai ya tabbatarwa da freedom radio cewa iya sallar juma’a za’a rika gudanarwa a ranar, sakamakon wasu sharudda da suka kunshi bada tazara da kuma hana cakuduwar jama’ar.

A cewar Tanko Yakasai gwamnatin Kano ta shirya rabawa masallatan takunkumin rufe fuska.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!