Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Covid-19: Kaso 42 na ma’aikatan kasar nan sun rasa ayyukan su- NBS

Published

on

Hukumar kididdiga ta kasa (NBS), ta ce, cutar corona ta yi sanadiyar mayar da kaso arba’in da biyu na ma’aikatan kasar nan marasa aikin yi.

Hukumar ta NBS ta wallafa hakan ne ta cikin wani rahoton da ta fitar kan halin da tattalin arzikin kasar nan ya shiga sakamakon cutar ta covid-19.

A cewar NBS, mawuyacin hali da tattalin arzikin kasar nan ya shiga sanadiyar dokar kulle ya yi illa fiye da na shekarun dubu biyu da sha bakwai da dubu biyu da goma sha takwas.

An samu raguwar masu cutar Corona a ranar Alhamis

NAHCON: Muna jiran matakin Saudiyya game da aikin Hajjin bana

Rahoton hukumar ta NBS ya kara da cewa, dokar kullen ta shafi kowane bangare na tattalin arziki wanda a dalilin haka jama’a da dama suka rasa ayyukansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!