Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalilan ECOWAS ta janye tankunkuman da ta sanya wa wasu kasashe

Published

on

A wani yunkuri na tabbatar da zaman lafiya da bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, kungiyar ECOWAS ta yanke shawarar janye takunkumin tattalin arziki da ta kakabawa jamhuriyar Nijar, da Mali da kuma Guinea-Bissau.

An cimma wannan matsaya ne a yayin wani taro na musamman da ya shafi zaman lafiya, siyasa, da tsaro na kasashen ECOWAS, wanda aka gudanar a jiya Asabar a birnin tarayya Abuja.

ECOWAS ta yanke shawarar dage wasu takunkumin tattalin arziki da ta kakabawa Guinea, Bugu da kari, an kuma sassauta takunkumin da aka kakabawa kasar Mali a wani bangare na kudurin kawo zaman lafiya a kasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!